Mutum biyu sun mutu a harin da 'yan bindigar suka kai kan kauyen dake karamar hukumar Jere, a ranar Laraba da daddare.
Haka kuma rahotanni daga garin Gamboru Ngala na cewa tun da safiyar ranar Alhamis ne mazauna garin ke jin harbe-harben bindiga.
Kimanin mutane fiye da 300 'yan bindiga suka kashe tare da kona kasuwar garin a 'yan kwanakin da suka wuce.ABNA.